Sagagi United Ta Lashe Gasar Cin Kofin Hon. Aliyu Tukur Sagagi
Kungiyar Kwallon kafa ta Sagagi United ta lashe gasar cin kofin dan takarar Kansila na Mazabar Tudun Wuzurci a…
Ma’aikatar wajen Najeriya ta miƙa saƙon jaje ga ƙasar Namibiya
Ma’aikatar harkokin wajen Najeriya ta miƙa saƙon jajentawa ga ƙasar Namibiya, bisa rasuwar Shugaban kasar Hage…
Ba mu Aminta da matakin Ficewar Mali, Burkina Faso, Niger Daga ECOWAS ba— CISLAC
Kungiyar dake rajin kare yancin ɗan'adam da Demokraɗiyya wato CISLAC, tare da gamayyar ƙungiyoyi masu alaƙa da ita,…
An Zargi Mali da Tursa sa Matasa don yin Zanga-Zanga
Daga Mustapha Muhammad Kankarofi
Ana zargin kasar Mali da tursa sa Matasan kasarta don yin Zanga-zanga Domin…
Rurum ya raba fiye da Miliyan hudu ga daliban yankinsa dake karatu a Jami’ar…
Daliban yankin kananan hukumomin Rano, Kibiya da Bunkure da suke karatu a Jami'ar Ahmadu su 80 ne suka rabauta da…
Matashi Ubaidullahi da ya yi tattaki daga Bauchi zuwa Kano don murnar Nasarar Abba…
Wani Matashi mai suna Ubaidullahi Saleh wanda a Kafi sani da Ubaidu Tilde ya gudanar da tattaki daga jihar Bauchi…
A shirye muke don ci gaba da faɗakarwa kan muhimmancin ilimin Mata a…
Kungiyar nan ta ODPM mai rajin kawo sauyi ga ci gaban al’umma da kuma siyasa ta ce babban abinda zata saka a gaba a…
Tsaftace Kundin Shirin AGILE na Kano: Abubuwan Da Aka Cire Da Wanda Aka Kara
ABUBUWAN DA AKA CIRE;
1. An cire dukkan hotunan da suka sabawa koyarwa addinin musulunci da al'adun mutanen Kano a…
NNPP Ba ta Tattaunawa da Kowacce Jam’iyyar don yin Hadaka – ‘Yan Majalisar Wakilan…
Gamayyar Wakilan Yan Majalisun jam'iyyar NNPP na kasa, sun musanta zargin yin Hadaka da Kowacce jam'iyya a fadin…
Mai kula da kabarin Manzon Allah ya rasu
Allah Ya yi wa mutumin da ke kula da dakin da kabarin Manzon Allah (SAW) yake a Masallacin Madina, Agha Abdou Ali…
Ganduje ya yi ta’aziyyar rasuwar Daraktan Kannywood Aminu S. Bono
Shugaban Jam'iyyar APC na kasa, Dr Abdullahi Ganduje ya miƙa saƙon ta'aziyyar rasuwar daraktan fina-finan Hausa…
Hon Kofa ya Shirya Taron Addu’o’i Kan Nasarar Kotu tare da Tallafa wa…
Daga Rabiu Sanusi
Dan Majalisar Wakilai mai wakiltar mazabun Kiru da Bebeji a majalisar tarayya Rt Hon. Abdulmumin…